Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba ta sanar da cewa, fatawar da Ayatollah Sistani ya bayar da c eta fitar da daesh daga Iraki.
Lambar Labari: 3484890 Ranar Watsawa : 2020/06/13
Bnagaren kasa da kasa Firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya gana da shugaban majalisar shugabanci ta kasar Sudan.
Lambar Labari: 3484481 Ranar Watsawa : 2020/02/03
Gwamnatin Sudan ta sanar da soke koyar da karatun kur’ani a makarantun Reno.
Lambar Labari: 3484405 Ranar Watsawa : 2020/01/11
Bangaren kasa da kasa, a karon farko yariman Saudiyya mai jiran gado Muhammad Bin Salman ya amince da cewa da hannunsa a kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484090 Ranar Watsawa : 2019/09/26
Cibiyar bincike kan harkokin tsaro a nahaiyar Afrika ACSIS ta yi gargadi kan cewa, akwa yiwuwar kungiyoyin kasar Ghana ta fuskanci barazanar tsaro daga ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483659 Ranar Watsawa : 2019/05/20
Babbar cibiyar musulunci ta Azahar da ke kasar Masar ta bukaci gwamnatocin kasashen musulmi da su sanya ido kan kafofin sadarwa na yanar gizo domin yaki da ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483504 Ranar Watsawa : 2019/03/29
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani mai tsarki da sunnar manzo a kasar hadaddiyar daular larabawa a garin Sharjah tare da halartar mahardata 391.
Lambar Labari: 3482553 Ranar Watsawa : 2018/04/09
Bangaren kasa kasa, Mahmud Fadel matashi dan kasar Masar mahardacin kur’ani da yake da burin yin kiran salla a cikin haramin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3482465 Ranar Watsawa : 2018/03/10