Tehran (IQNA) Sojojin yahudawan Isra’ila sun kame daya daga cikin amnyan jagoririn kungiyar Hamas.
Lambar Labari: 3485237 Ranar Watsawa : 2020/10/02
Tehran (IQNA) firayi ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna da shirin fara mamaye yankunan yamacin Kogin Jordan daga ranar 1 ga watan Yuli.
Lambar Labari: 3484835 Ranar Watsawa : 2020/05/25
Bangaren kasa da kasa, mata muuslmi masu hijabi suna taka rawa a bangaren wasanni a kasa Amurka.
Lambar Labari: 3484310 Ranar Watsawa : 2019/12/11
Ana ci gaba da mika sakon ta'aziyyar rasuwar marigayi Ayatollah Hashemi Sharudi babban malamin addinin uslunci a ksar Iran, wadanda Allah ya yi masa rasuwa a jiya.
Lambar Labari: 3483250 Ranar Watsawa : 2018/12/25
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Masar ta hana kafofin yada labarai yada wani bayani da Azhar ta fitar kan batun daidaita gado tsakanin mata da maza.
Lambar Labari: 3483156 Ranar Watsawa : 2018/11/27
Bangaren kasa da kasa, an raba kwafin kur'anai da kuma littafan addini a kasar Uganda a lokacin gudanar da tarukan Maulidi.
Lambar Labari: 3483125 Ranar Watsawa : 2018/11/14
Bangaren kasa da kasa, Kotun birnin Tunis fadar mulkin kasar Tunisia ta yanke hukuncin haramta wa wata tawagar Isra'ila shiga kasar, domin halartar wani taro kan addinai da za a gudanar a kasar.
Lambar Labari: 3483096 Ranar Watsawa : 2018/11/03
Bangaren kasa da kasa, an fitar da wani cikakken kur'ani a cikin sauti da nauoin kira daban-daban a wasu kasashen nahiyar Afrika.
Lambar Labari: 3483023 Ranar Watsawa : 2018/10/03
Bangaren kasa da kasa, masallacin mabiya mazhabar shi’a a kasar Kenya zai dauki nauyin taron idin Ghadir.
Lambar Labari: 3482924 Ranar Watsawa : 2018/08/25
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron tattaunawa na jagororin mabiya addinai daban-daban na duniya a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3482442 Ranar Watsawa : 2018/03/01
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Masar ta karyat raton da jaridar New York Times ta bayar da ke cewa za a gudanar da taron amincewa da Quds a matsayin birnin Isra'ila.
Lambar Labari: 3482280 Ranar Watsawa : 2018/01/08
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro wanda ya shafi yada al’adun muslunci a mahangar mayna malamai wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya a Tunis.
Lambar Labari: 3480729 Ranar Watsawa : 2016/08/20